Bazoum ya nemi taimakon kasashen duniya

 Tsohon shugaban kasan nijer Bazoum Muhammad ya nemi taimakon kasashen duniya, domin sukawowa kasar agaji domin mayar da ita kan

Tafarkin demokaradiyya,

Kasar nijer tashiga cikin wani hali na barazana a yayinda wasu daga cikin yan kasar suke goyon bayan mulkin soja,wasu kuma suke nuna rashin jindadinsu,




Comments

Popular posts from this blog

Gawunane gwamnan kano

Kasar rasha ta gargadi kasashen yammacin Africa